Abdelkader Aamara

Abdelkader Aamara
Finance Minister of Morocco (en) Fassara

2 ga Augusta, 2018 - 20 ga Augusta, 2018
Mohamed Bousaid (en) Fassara - Mohamed Benchaâboun (en) Fassara
Minister of Equipment, Transport, Logistics and Water (en) Fassara

5 ga Afirilu, 2017 - 7 Oktoba 2021 - Nizar Baraka (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Bouarfa (en) Fassara, 28 ga Janairu, 1962 (63 shekaru)
ƙasa Moroko
Harshen uwa Abzinanci
Karatu
Makaranta IAV Hassan II (en) Fassara
Harsuna Larabci
Abzinanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Addini Mabiya Sunnah
Jam'iyar siyasa Justice and Development Party (en) Fassara
Abdelkader Aamara
Abdelkader Aamara
Abdelkader Aamara daga gefen hagu

Abdelkader Aamara ( Larabci: عبد القادر ٱعمارة‎ - An haife shi ne a ranar 28 ga watan Janairun shekarar 1962, a Bouarfa ), ya kasan ce ɗan siyasan Maroko ne na Jam'iyyar Adalci da Cigaba kuma Babban Ma'ajinta. A ranar 3 ga watan Janairun shekarar 2012, an zabe shi a matsayin Ministan Masana'antu, Kasuwanci da Sabon Fasaha a majalisar ministocin Abdelilah Benkirane . Tsakanin shekarar 2013 da shekarar 2016, ya kasance Ministan Makamashi, Ma'adanai, Ruwa da Muhalli kuma tun daga 5 ga watan Afrilun shekarar 2017, ya kasance ministan na kayan aiki, Sufuri da na ruwa a majalisar ministocin El Othmani . Tsakanin ranakun 2 zuwa 20 ga watan Agustan shekarar 2018, ya hau kujerar wucin gadi a matsayin Ministan Tattalin Arziki da Kudi bayan korar Mohamed Boussaid . Ya yi aiki a matsayin dan majalisa na Salé (wanda aka sake zabarsa a 2007, 2011) tun daga shekarata 2002 kuma farfesa ne a Cibiyar Nazarin Kayan Noma ta Hassan II da ke Rabat, inda ya kammala a 1986.


From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne