![]() | |||
---|---|---|---|
![]() | |||
| |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Kouré, 1927 | ||
ƙasa | Nijar | ||
Mutuwa | 26 ga Yuli, 1973 | ||
Karatu | |||
Harsuna | Faransanci | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan siyasa da Mai wanzar da zaman lafiya |
Abdou Sidikou (An haude shi a shekarar 1927, ya rasu a shekarar 1973) ɗan siyasan Nijar ne kuma jami'in diflomasiyya. Sidikou shi ne Ministan Harkokin Wajen Nijar daga shekarar 1967-1970 a ƙarƙashin Hamani Diori.[1]