![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||
15 ga Maris, 2021 - ← Fayez al-Sarraj (en) ![]()
15 ga Maris, 2021 - ← Salah Eddine al-Namroush (en) ![]() | |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa |
Misrata (en) ![]() | ||||
ƙasa | Libya | ||||
Karatu | |||||
Makaranta |
University of Toronto (en) ![]() | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a |
ɗan siyasa, civil servant (en) ![]() | ||||
Imani | |||||
Addini | Musulunci | ||||
Jam'iyar siyasa |
independent politician (en) ![]() | ||||
![]() |
Abdul Hamid al-Dbeibeh ( Larabci: عبدالحميد محمد الدبيبة kuma ya rubuta Dbeibah; an haife shi a ranar 13 ga watan Fabrairu 1959[1] ) ɗan siyasar Libya ne kuma ɗan kasuwa wanda shi ne firayim ministan Libiya a ƙarƙashin Gwamnatin Hadin Kan Ƙasa (GNU) a Tripoli. An nada Dbeibeh ne a ranar 15 ga watan Fabrairu 2021 ta hanyar dandalin tattaunawa kan siyasar Libya, kuma ana sa ran zai ci gaba da rike mukamin har zuwa lokacin zabe a ranar 24 ga Disamba 2021, wanda daga baya aka dage shi. [2]