Abubakar Atiku Bagudu

Abubakar Atiku Bagudu
Gwamnan Jihar Kebbi

29 Mayu 2015 - 29 Mayu 2023
Aminu Musa Habib Jega (en) Fassara
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

6 ga Yuni, 2011 - 4 ga Yuni, 2015
District: Kebbi Central
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

5 ga Yuni, 2007 -
District: Kebbi Central
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

2003 - 2007
Rayuwa
Cikakken suna Abubakar Atiku Bagudu
Haihuwa Gwandu, 26 Disamba 1961 (63 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Karatu
Makaranta Usmanu Danfodiyo University Faculty of Social Sciences (en) Fassara
Jami'ar, Jos
Matakin karatu BSc Economics and Politics (en) Fassara
Harsuna Turanci
Hausa
Larabci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Addini Mabiya Sunnah
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party
Abubakar Atiku Bagudu
Abubakar Atiku Bagudu
Abubakar Atiku Bagudu

Abubakar Atiku Bagudu (An haife shi a ranar 26 ga watan Disamba shekara ta alif 1961) Dan Najeriya ne, kuma ɗan siyasa, wanda ya taba zama Sanatan Jihar Kebbi ta tsakiya, kuma ya rike mukamin Ministan Babban Birnin Tarayya a watan December shekarar 2008. ya zama ɗan takarar gwamna a karkashin jam'iyar All Progressives Congress (APC) a zaɓen shekarar 2015 kuma ya samu nasarar zama Gwamna da sau biyu 2015-2019 da kuma 2019-2023.[1]

  1. https://citizensciencenigeria.org/public-offices/persons/abubakar-atiku-bagudu

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne