Ahmadu Ali | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Idah, 1 ga Maris, 1936 (88 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Karatu | |
Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | ɗan siyasa |
Ahmadu Adah Ali (an haife shi ranar 1 ga watan Maris, 1936) hafsan sojan Najeriya ne mai ritaya, likita kuma ɗan siyasa. An haife shi a garin Idah, Masarautar Igala.[1] Ali ya taɓa zama mataimakin daraktan kula da lafiya na sojoji kuma babban likitan bada shawara na asibitin sojoji dake Kaduna. A shekarar 1973 ya zama Darakta-Janar na farko na Hukumar Kula da Matasa ta Kasa, muƙamin da ya riƙe har zuwa shekarar 1975 lokacin da aka naɗa shi Ministan Ilimi. Ya kuma zama shugaban kwamitin ayyuka na jam’iyyar PDP na ƙasa daga 2005 zuwa 2007.[2][3]
Dr. Ahmadu Ali, from Igala, Kogi State, succeeded Ogbeh.
"The mother of the nation is gone," wrote Dr. Ahmadu Ali, national chairman of the ruling People's Democratic Party (PDP) in a hastily arranged condolence register at the State House, Abuja.