Arewacin Najeriya

Arewacin Najeriya
yankin taswira
Bayanai
Farawa 1900
Ƙasa Najeriya
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
wasu mata a arewacin najeriya
Dutsen potiskum Na jahir yobe daki arewacin najiriya

Arewacin Najeriya: Wani yanki ne da ke ƙasar Najeriya wanda rabin ɗayan ɓangaren shi ne kudancin Najeriya, yankin ya samu ƴancin kansa ne daga ƙasar Birtaniya, sannan ana danganta yankin har da arewacin ƙasar Kamaru wanda turawan mulkin mallaka na Ingila sukaiwa mulkin mallaka.

A shekara ta alif dubu daya da dari tara da sitting da bakwai (1967), an kasafta yankin Arewacin Najeriya zuwa yankunan Jihar Arewa maso gabas, da Jihar Arewa maso yamma, Jihar Kano, Jihar Kaduna, Jihar Kwara, Jihar Benue da Jihar Plateau, Jihar Katsina, Jihar Borno, Jihar Niger ko wacce jiha da gwamnan ta.


From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne