![]() | ||||
---|---|---|---|---|
![]() | ||||
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jihohin Najeriya | jahar Edo | |||
Babban birnin | ||||
Yawan mutane | ||||
Faɗi |
1,780,000 Persons (en) ![]() | |||
• Yawan mutane | 1,478.41 mazaunan/km² | |||
Labarin ƙasa | ||||
Yawan fili | 1,204 km² | |||
Altitude (en) ![]() | 80 m | |||
Bayanan tarihi | ||||
Ƙirƙira | 1899 (Julian) | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
Benin City,birni ne, da ke a jihar Edo, a ƙasar Nijeriya. Birnin itace babban birnin jihar Edo dake kudancin Najeriya. Itace birni na hudu a girma, bayan Birnin Lagos Kano da Ibadan da kimanin jimillar jama'a akalla mutum 1,782,000 a shekara ta 2021.[1] Birnin tana nan daga kilomita 40 kilometres (25 mi) daga rafin Benin River, da kuma nisan tsakanin kilomita 320 kilometres (200 mi) daga gabacin Lagos. An gina birnin Ibadan kafin karni na sha huɗu. Benin itace cibiyar sarrafa roba da kuma samar da a Najeriya.[2]
Itace birni mafi muhimmanci a duk masarautar Benin wacce ta wanzu a tsakanin karni na 13th zuwa karni na 19th. Suna da kyakyawar fahimta ta hanyar kasuwanci da kasar Portugal a 'yan shekaru wanda daga bisani turawan Ingila suka amsa mulkin kasar a 1897. Turawa sun kwashe ababan tarihi da dama da suka hada da gumaka na tagulla da makamantansu a yankin bayan cin galabarsu da yaki.[3]
Asalin mutanen gari sune mutanen Edo, kuma suna magane ne da harsunan Edo da makamantansu. Muatnen gari suna da shiga na kaya irin na alfarma kuma ansansu da amfani da duwatsun bids, zane a jiki,sarkoki da awarwaro da kuma noma na doya, plantain da rogo.[4]