Bode George

Bode George
Gwamnan jahar Ondo

ga Yuli, 1988 - Satumba 1990
Raji Rasaki - Sunday Abiodun Olukoya (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Lagos,, 21 Nuwamba, 1945 (79 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Yaren Yarbawa
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Makaranta Jami'ar jahar Lagos
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Olabode Ibiyinka George ("Bode George") (an haife shi a ranar 21 ga Nuwamba 1945). Dan siyasan Najeriya ne wanda ya zama Gwamnan Soja na [1]Jihar Ondo, sannan kuma ya zama Shugaban Hukumar Tashoshin Ruwa ta Najeriya, a lokacin mataimakin shugaban ƙasa a shiyyar Kudu maso Yamma. na jam'iyyar People's Democratic Party (PDP).[2]

  1. https://en.wikipedia.orgview_html.php?sq=Envato&lang=ha&q=Bode_George#cite_note-1
  2. https://web.archive.org/web/20200505204512/http://guardian.ng/category/news/article01/indexn2_html?pdate=271009&ptitle=Bode%20George%20goes%20to%20jail%20over%20NPA%20contracts

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne