Ezenwo Wike

Ezenwo Wike
gwamnan jihar Rivers

29 Mayu 2015 - 29 Mayu 2023
Rotimi Amaechi
Rayuwa
Cikakken suna Ezenwo Nyesom Wike
Haihuwa 24 ga Augusta, 1967 (57 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƴan uwa
Abokiyar zama Eberechi Wike
Karatu
Makaranta Jami'ar jihar Riba s
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da Lauya
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party
hoton enze wike
wike a taro


Ezenwo Nyesom Wike CON, (An haife shi a ranar sha uku 13 ga watan Disamba shekara ta alif ɗari tara da sittin da bakwai 1967),[1] an sansa da sunaye daban-daban, kamar Ezebunwo Nyesom Wike, Nyesom Ezenwo Wike, Nyesom Ezebunwo Wike ko Nyesom Wike Dan Nijeriya, Dan siyasa kuma lauya wanda shine Gwamnan Jihar Rivers na shida kuma maici a yanzu.[2] Shi mutumin Ikwerre ne daga Rumuepirikom a Obio-Akpor, Jihar Rivers. Dan jam'iyar People's Democratic Party (PDP) kuma yayi Karatun a Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Rivers.

  1. https://www.google.com/amp/s/www.vanguardngr.com/2023/10/the-rise-and-rise-of-nyesom-wike-by-donu-kogbara/amp/
  2. "Perceptions 2023: Nyesom Wike, Yahaya Bello". THISDAYLIVE (in Turanci). 2022-02-05. Retrieved 2022-03-11.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne