Harin Bam a Jos, 2014

Infotaula d'esdevenimentHarin Bam a Jos, 2014
Map
 9°56′N 8°53′E / 9.93°N 8.88°E / 9.93; 8.88
Iri aukuwa
car bombing (en) Fassara
Kwanan watan 20 Mayu 2014
Wuri Jos
Ƙasa Najeriya
Adadin waɗanda suka rasu 118
Adadin waɗanda suka samu raunuka 56

A ranar 20 ga watan Mayun shekara ta 2014, wasu bama-bamai biyu sun tashi a birnin Jos na jihar Filato a Najeriya, inda suka kashe mutane aƙalla 118 tare da jikkata wasu fiye da 56.[1] Bam na farko ya tashi ne a wata kasuwa, na biyu kuma kusa da wata tashar mota. Ko da yake babu wata ƙungiya ko wani mutum da ya ɗauki alhakin kai hare-haren, ana danganta hare-haren da ƙungiyar Boko Haram,[2] wacce tayi ƙaurin suna na kai hara hare da dama a Najeriya, musamman yankin arewa maso gabashin ƙasar.

  1. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named BBC
  2. "Nigeria violence: 'Boko Haram' kill 27 in village attacks". BBC. BBC. 21 May 2014. Retrieved 21 May 2014.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne