![]() | |||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|
13 ga Yuni, 2023 - District: Rivers West
29 Mayu 2015 - 29 Mayu 2023 ← Tele Ikuru
5 Oktoba 1995 - 5 ga Yuli, 1999 | |||||||
Rayuwa | |||||||
Haihuwa | Degema, 20 Disamba 1952 (72 shekaru) | ||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||
Karatu | |||||||
Makaranta |
Jami'ar Harvard University of London (en) ![]() Harvard T.H. Chan School of Public Health (en) ![]() | ||||||
Sana'a | |||||||
Sana'a |
ɗan siyasa da Doctor of Medicine (en) ![]() | ||||||
Employers | UNICEF | ||||||
Imani | |||||||
Jam'iyar siyasa |
Rivers State People's Democratic Party (en) ![]() |
Ipalibo Gogo Banigo (née Harry; an haife ta ranar 20 ga watan Disamba shekara ta 1952) likita ce ƴar Najeriya, kuma ƴar siyasa itace mace ta farko mataimakiyar gwamnan jihar Ribas.[1] Ƴar jam’iyyar PDP (People’s Democratic Party), ta riƙe mukamai daban-daban a ma’aikatar lafiya ta jihar Ribas. A lokacin da take hidimarsa jihar ta, ta riƙe muƙamin Daraktar Ma’aikatar Kiwon Lafiyar Jama’a, Kwamishina mai riƙon ƙwarya, Darakta-Janar da Sakatare taa din-din-din a jihar. Ta fara yin fice a shekarar 1995, a matsayin sakatariyar gwamnatin jihar Ribas kafin ta zama shugabar ma'aikata ta jihar. A watan Disambar shekarar 2014, Ezenwo Wike ya zaɓe ta a matsayin abokiyar takararsa a zaɓen shekara ta 2015. An zaɓe ta mataimakiyar gwamna kuma ta karɓi muƙamin a ranar 29 ga watan Mayu shekarar 2015.