Ipalibo Banigo

Ipalibo Banigo
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

13 ga Yuni, 2023 -
District: Rivers West
Deputy Governor of Rivers State (en) Fassara

29 Mayu 2015 - 29 Mayu 2023
Tele Ikuru
Secretary to the State Government (en) Fassara

5 Oktoba 1995 - 5 ga Yuli, 1999
Rayuwa
Haihuwa Degema, 20 Disamba 1952 (72 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Harvard
University of London (en) Fassara
Harvard T.H. Chan School of Public Health (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da Doctor of Medicine (en) Fassara
Employers UNICEF
Imani
Jam'iyar siyasa Rivers State People's Democratic Party (en) Fassara

Ipalibo Gogo Banigo (née Harry; an haife ta ranar 20 ga watan Disamba shekara ta 1952) likita ce ƴar Najeriya, kuma ƴar siyasa itace mace ta farko mataimakiyar gwamnan jihar Ribas.[1] Ƴar jam’iyyar PDP (People’s Democratic Party), ta riƙe mukamai daban-daban a ma’aikatar lafiya ta jihar Ribas. A lokacin da take hidimarsa jihar ta, ta riƙe muƙamin Daraktar Ma’aikatar Kiwon Lafiyar Jama’a, Kwamishina mai riƙon ƙwarya, Darakta-Janar da Sakatare taa din-din-din a jihar. Ta fara yin fice a shekarar 1995, a matsayin sakatariyar gwamnatin jihar Ribas kafin ta zama shugabar ma'aikata ta jihar. A watan Disambar shekarar 2014, Ezenwo Wike ya zaɓe ta a matsayin abokiyar takararsa a zaɓen shekara ta 2015. An zaɓe ta mataimakiyar gwamna kuma ta karɓi muƙamin a ranar 29 ga watan Mayu shekarar 2015.

  1. Godwin, Ann (2018-03-31). "Wike, Deputy, Obuah preach forgiveness, love, friendship". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News (in English). Archived from the original on 2022-02-23. Retrieved 2022-03-06.CS1 maint: unrecognized language (link)

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne