![]() | |
---|---|
Loyalty and Valour | |
Bayanai | |
Suna a hukumance |
Nigerian Defence Academy |
Iri | jami'a |
Ƙasa | Najeriya |
Mulki | |
Hedkwata | Jihar Kaduna |
Tarihi | |
Ƙirƙira | ga Faburairu, 1964 |
nda.edu.ng |
![]() |
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
![]() |
Jami'ar Tsaron Nijeriya ita akafi sani da (Nigerian Defence Academy (N.D.A)) dake Kaduna, Najeriya itace makarantar jami'ar dake samar da horo na tsaron kasa daya tilo mallakin sojin Nijeriya. Tsawon shekaru 5 ne akeyi a jami'ar kafin a yaye dalibi, inda shekara hudu anayinsa ne akan karatun ilimi, shekara dayan kuma bayar da horon soja. Taken jami'ar itace "Amanar kasa da jajircewa", an Samar da makarantar ne a shekara ta alif 1964. Yawan adadin daliban makarantan sunkai kimanin 4,200. Shafin yanar gizo na jami'ar itace: www.nda.edu.ng