Knocking on Heaven's Door (fim na 2014) | |
---|---|
Asali | |
Lokacin bugawa | 2014 |
Asalin suna | Knocking on Heaven's Door |
Asalin harshe | Turanci |
Ƙasar asali | Najeriya |
Distribution format (en) ![]() |
video on demand (en) ![]() ![]() ![]() |
Characteristics | |
Genre (en) ![]() |
musical film (en) ![]() ![]() ![]() |
Launi |
color (en) ![]() |
Direction and screenplay | |
Darekta | Desmond Elliot |
'yan wasa | |
Samar | |
Mai tsarawa |
Emem Isong Ini Edo |
Kintato | |
Narrative location (en) ![]() | Najeriya |
External links | |
Specialized websites
|
Knocking on Heaven's Door fim ne na wasan kwaikwayo na soyayya na kiɗan Najeriya na shekarar 2014 wanda Vivian Chiji ya rubuta, Emem Isong ne ya shirya kuma Desmond Elliot ya ba da Umarni. Taurarin shirin sun haɗa da Majid Michel, Adesua Etomi da Blossom Chukwujekwu. An fara haska fim ɗin a ranar 18 ga watan Afrilu 2014 a Silverbird Galleria, Victoria Island, Legas.[1][2][3][4]