Kosoko ( ya rasu a shekara ta 1872)[1] Dan gidan sarautar Ologun Kutere dake Legas wanda ya yi mulki a matsayin sarkin Legas watau Oba na Legas daga 1845 zuwa 1851.[2] Mahaifinsa shi ne Oba Osinlokun da ’yan uwansa Idewu Ojulari (wanda ya kasance Oba daga shekarar, 1829 zuwa 1834/35), Olufunmi, Odunsi, Ladega, Ogunbambi, Akinsanya, Ogunjobi, Akimosa, Ibiyemi, Adebajo, Matimoju, Adeniyi, Isiyemi, Igbalu, Oresanya., da Idewu-Ojulari.[3]
↑"Kosoko". LitCaf. 19 January 2016. Retrieved 27 January 2022.
↑O, OSHIN SHERIFF (18 April 2018). "Oba Kosoko: His Military Strength And The Struggle For Lagos Kingship". Medium. Retrieved 27 January 2022.
↑Mann, Kristin. Slavery and the Birth of an African City: Lagos, 1760–1900. Indiana University Press, 2007. p. 45. ISBN9780253348845.