Kwalejin Ilimi ta Jihar Zamfara

Kwalejin Ilimi ta Jihar Zamfara
Bayanai
Iri jami'a da school of education (en) Fassara
Tarihi
Ƙirƙira 2000
zcoemaru.edu.ng

Kwalejin Ilimi ta Jihar Zamfara makaranta ce ta gaba da sakandare ta gwamnatin jihar da ke garin Maru a jihar Zamfara, Najeriya .Shugaban makarantar na yanzu shine Ibrahim Usman Gusau.


From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne