Legon Cities FC

Legon Cities FC
Bayanai
Suna a hukumance
Олл Старз da Легон Ситиз
Iri ƙungiyar ƙwallon ƙafa
Ƙasa Ghana
Mulki
Hedkwata Accra
Tarihi
Ƙirƙira ga Janairu, 2006
waallstars.com

Legon Cities FC (wanda aka fi sani da Wa All Stars FC) ƙungiyar ƙwallon ƙafa ce daga Ghana a halin yanzu tana zaune a Accra, Greater Accra. Kulob din ya lashe gasar Premier ta Ghana ta 2016.[1]

  1. "Wa All Stars Declared Champions After Aduana Stars Scalp | Oil City Sport News". Archived from the original on 2018-03-15. Retrieved 2018-03-14.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne