Ma'aikatar Harkokin Waje (Turkiyya)

Ma'aikatar Harkokin Waje

Bayanai
Iri foreign affairs ministry (en) Fassara
Ƙasa Turkiyya
Aiki
Ma'aikata 6,692
Mulki
Shugaba Hakan Fidan (en) Fassara
Hedkwata Ankara
Tarihi
Ƙirƙira 2 Mayu 1920

mfa.gov.tr…


Taswirar kasashen da ke da ofisoshin diflomasiyya na Turkiyya
Haɗin gwiwa tsakanin Amurka da Turkiyya a ma'aikatar harkokin waje

Ma'aikatar Harkokin Waje ( Turkish: Dışişleri Bakanlığı ) ma'aikatar gwamnati ce ta Jamhuriyar Turkiyya, mai kula da manufofin ƙasashen waje da huldar ƙasa da ƙasa. An kafa ma'aikatar ranar 2 ga watan Mayu 1920, ayyukanta na farko shine gudanar da ayyukan diflomasiyya, bada shawarwari da yarjejeniyoyin ƙasa da kaysa, da wakilcin Jamhuriyar Turkiyya a Majalisar Dinkin Duniya.[1] Ma'aikatar tana da hedikwata a babban birnin Turkiyya na Ankara[2] kuma tana aiki fiye da ayyuka 200 a matsayin ofisoshin jakadanci, ofisoshin wakilci na din-din-din da kuma ƙaramin ofishin jakadancin, a ƙasashen waje.

ministan Turkiya ya na ganawa da ministan harkokin waje

Ya zuwa shekara ta 2021, Ma'aikatar Harkokin Wajen tana kula da ofisoshin diflomasiyya 235 a duk duniya. Mevlüt Çavuşoğlu shi ne ministan harkokin wajen Turkiyya na yanzu, wanda aka naɗa a ranar 29 ga watan Agustan shekara ta 2014.[3]

  1. Brief History of the Ministry of Foreign Affairs of the Republic of Turkey. Rep. of Turkey Ministry of Foreign Affairs. Retrieved 9 December 2013.
  2. "Contact Us." Ministry of Foreign Affairs. Retrieved 26 August 2010.
  3. "CIA. Chiefs of State and Cabinet Members of Foreign Governments". Archived from the original on 7 July 2013. Retrieved 30 May 2013. More than one of |archiveurl= and |archive-url= specified (help); More than one of |archivedate= and |archive-date= specified (help)

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne