Ma'aikatar Harkokin Waje | |
---|---|
| |
Bayanai | |
Iri | foreign affairs ministry (en) |
Ƙasa | Turkiyya |
Aiki | |
Ma'aikata | 6,692 |
Mulki | |
Shugaba | Hakan Fidan (en) |
Hedkwata | Ankara |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 2 Mayu 1920 |
|
Ma'aikatar Harkokin Waje ( Turkish: Dışişleri Bakanlığı ) ma'aikatar gwamnati ce ta Jamhuriyar Turkiyya, mai kula da manufofin ƙasashen waje da huldar ƙasa da ƙasa. An kafa ma'aikatar ranar 2 ga watan Mayu 1920, ayyukanta na farko shine gudanar da ayyukan diflomasiyya, bada shawarwari da yarjejeniyoyin ƙasa da kaysa, da wakilcin Jamhuriyar Turkiyya a Majalisar Dinkin Duniya.[1] Ma'aikatar tana da hedikwata a babban birnin Turkiyya na Ankara[2] kuma tana aiki fiye da ayyuka 200 a matsayin ofisoshin jakadanci, ofisoshin wakilci na din-din-din da kuma ƙaramin ofishin jakadancin, a ƙasashen waje.
Ya zuwa shekara ta 2021, Ma'aikatar Harkokin Wajen tana kula da ofisoshin diflomasiyya 235 a duk duniya. Mevlüt Çavuşoğlu shi ne ministan harkokin wajen Turkiyya na yanzu, wanda aka naɗa a ranar 29 ga watan Agustan shekara ta 2014.[3]
|archiveurl=
and |archive-url=
specified (help); More than one of |archivedate=
and |archive-date=
specified (help)