Mariam Masha

Mariam Masha
Special Assistant to the President (en) Fassara

2022 -
Rayuwa
Haihuwa jahar Legas da Najeriya, 20 century
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Oxford
Johns Hopkins Bloomberg School of Public Health (en) Fassara
Jami'ar jahar Lagos
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, dentist (en) Fassara da likitan fiɗa

Mariam Temitope Masha ita ce babbar mataimakiya ta musamman ga shugaban tarayyar Najeriya kan ayyukan jin kai. Kafin wannan nadin, ta yi aiki a matsayin babbar mataimakiya ta musamman ga shugaban Najeriya kan ‘Yan Gudun Hijira.[1] Ta kuma yi aiki a matsayin mai ba da shawara na musamman ga Mataimakin Shugaban kasa kan ayyukan Arewa maso Gabas. Memba ce a cikin kwamitin amintattu na mutum biyar tallafawa yaran yankin Arewa maso Gabas wato,North East Children's Trust (NECT), inda tayi aiki a matsayin sakatariyar zartarwa,[2] kuma ta kasance malama mai ziyartar African Leadership Center (ALC) na King's College London.[3]

  1. "Archived copy". Archived from the original on 2019-12-17. Retrieved 2019-12-17.
  2. "Board of Trustees – The North East Children's Trust".
  3. "The African Leadership Centre a joint initiative of King's College London and the University of Nairobi". africanleadershipcentre.org.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne