Mutanen Guang

Mutanen Guang

Yankuna masu yawan jama'a
Ghana

Mutanen Guan wata ƙabila ce da ake samun mutanen ta a kusan dukkanin sassan ƙasar Ghana, waɗanda suka haɗa da ƙabilar Nkonya, da Mutanen Gonja, da Anum, da Harshen Larteh, da Nawuri da kuma Ntsumburu.

Suna magana da yarukan Guan na dangin yaren Nijar da Kongo.[1] Su ne kashi 3.7% na al'ummar Ghana.[2]

  1. "Guan". Britannica. Encyclopædia Britannica Online.
  2. "Africa :: Ghana — The World Factbook - Central Intelligence Agency". www.cia.gov. Retrieved 2020-08-16.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne