Ngozi Eucharia Uche

Ngozi Eucharia Uche
Rayuwa
Haihuwa 6 ga Yuni, 1973 (51 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Ngozi Eucharia Uche (an haife ta 18 ga Yuni 1973 a Mbaise, Jihar Imo, Nijeriya) tsohuwar ’yar kwallon kafa ce kuma tsohuwar mai horar da Ƙungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya. Uche ya girma ne a Owerri, Najeriya.[1][2]

  1. Ocholi, Danusa (15 February 2009). "Untold Story of Eucharia Uche". Newswatch. Archived from the original on 12 March 2012. Retrieved 1 September 2019.
  2. "Falcons Coach Bags FIFA Instructor's Job". 3 February 2011. Archived from the original on 20 July 2011. Retrieved 1 September 2019.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne