Premium Times | |
---|---|
| |
Bayanai | |
Iri | takardar jarida |
Ƙasa | Najeriya |
Harshen amfani | Turanci |
Mulki | |
Hedkwata | Abuja |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 2011 |
Premium Times jarida ce ta yanar gizo a Najeriya da ke Abuja a babban birnin tarayya. An ƙaddamar da ita a cikin shekarar 2011.[1] Jaridar sananna ce akan bincike da ma samar da rahotanni.