Premium Times

Premium Times

Bayanai
Iri takardar jarida
Ƙasa Najeriya
Harshen amfani Turanci
Mulki
Hedkwata Abuja
Tarihi
Ƙirƙira 2011

premiumtimesng.com

Premium Times jarida ce ta yanar gizo a Najeriya da ke Abuja a babban birnin tarayya. An ƙaddamar da ita a cikin shekarar 2011.[1] Jaridar sananna ce akan bincike da ma samar da rahotanni.

  1. "About Us". Premium Times. Retrieved 22 April 2018.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne