Raji Rasaki

Raji Rasaki
Gwamnan Legas

1988 - 1991
Mike Akhigbe - Michael Otedola
Gwamnan jahar Ondo

17 Disamba 1987 - ga Yuli, 1988
Ekundayo Opaleye (en) Fassara - Bode George
Gwamnan jahar ogun

1986 - Disamba 1987
Oladayo Popoola - Mohammed Alabi Lawal
Rayuwa
Haihuwa Jahar Ibadan, 7 ga Janairu, 1947 (78 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Ƴan uwa
Abokiyar zama Fatimat Olufunke Raji-Rasaki
Karatu
Makaranta Makarantar Sojan Najeriya
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da soja
Digiri Janar

Raji Alagbe Rasaki (an haife shi ranar 7 ga watan Janairu 1947) birgediya janar ne mai ritaya a rundunar sojojin Najeriya wanda ya taɓa zama gwamnan soja na jihar Ogun, Ondo, da jihar Legas tsakanin 1986 zuwa 1991 a lokacin mulkin soja na Janar Ibrahim Babangida.[1][2]

  1. "Nigeria States". WorldStatesmen. Retrieved 31 December 2009.
  2. admin (2020-06-25). "ALL GOVERNORS OF OGUN STATE". Glimpse Nigeria (in Turanci). Archived from the original on 2022-08-10. Retrieved 2022-03-29.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne