![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
ga Augusta, 1998 - Mayu 1999 ← Rasheed Adisa Raji - Attahiru Dalhatu Bafarawa →
21 ga Augusta, 1996 - 6 ga Augusta, 1998 ← Mike Attah - Emmanuel Ukaegbu → | |||||
Rayuwa | |||||
Cikakken suna | Rufai Garba | ||||
Haihuwa | 29 Mayu 1988 (36 shekaru) | ||||
ƙasa | Najeriya | ||||
Ƙabila | Hausawa | ||||
Harshen uwa | Hausa | ||||
Karatu | |||||
Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | ɗan siyasa |
A ranar 20 ga watan Afrilun shekara ta 1996, gwamnatin soja ta hambarar da Alhaji Ibrahim Dasuki, Sarkin Musulmi na 18 a Sokoto. A matsayinsa na Gwamnan Sakkwato a shekarar 1999, Rufai Garba ya amince da sasantawa da Dasuki kuma ya samar masa da tsarin walwala.