![]() | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
ga Augusta, 1985 - Disamba 1987 ← Allison Madueke (en) ![]() ![]() | |||||||||||||||||||
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Cikakken suna | Samson Emeka Omeruah | ||||||||||||||||||
Haihuwa | Zariya, 14 ga Augusta, 1943 | ||||||||||||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||
Ƙabila | Tarihin Mutanen Ibo | ||||||||||||||||||
Harshen uwa | Harshen, Ibo | ||||||||||||||||||
Mutuwa | 4 Disamba 2006 | ||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||
Makaranta |
Auburn University (en) ![]() Jami'ar jahar Lagos | ||||||||||||||||||
Harsuna |
Turanci Harshen, Ibo Pidgin na Najeriya | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan siyasa da ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
|
Samson Emeka Omeruah wanda ya rayu daga (14 ga Agusta 1943 a Zariya, Arewacin Najeriya - 4 ga Disamba 2006) ya kasance matuqin jirgin sama na Sojan Sama na Najeriya, tsohon gwamnan jihar Anambra kuma tsohon Ministan Yada Labarai, Matasa, Wasanni da sau uku. Al’adu a Nijeriya a lokacin mulkin Buhari, da Sani Abacha da Abdulsalam Abubakar.[1]