![]() | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | ƙungiyar ƙwallon ƙafa |
Ƙasa | Najeriya |
Mulki | |
Hedkwata | Port Harcourt |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 1972 |
Dissolved | 2016 |
sharks-fc.com |
Sharks FC tsohuwar ƙungiyar kwallon kafa ce a Najeriya dake garin Fatakwal a jihar Rivers. Sun taka leda a babban rukuni a wasan ƙwallon ƙafa na Najeriya, a gasar Firimiya ta Najeriya. Filin wasan gidansu shine filin wasa na Sharks ko da yake sun buga wasu manyan wasanninsu a filin wasa na Liberation. A cikin shekarar 2016, kulob ɗin ya haɗe a hukumance tare da abokan hamayyar Dolphins FC kuma ƙungiyoyin biyu sun zama gama gari da ake kira Rivers United FC.