Sharks FC

Sharks FC
Bayanai
Iri ƙungiyar ƙwallon ƙafa
Ƙasa Najeriya
Mulki
Hedkwata Port Harcourt
Tarihi
Ƙirƙira 1972
Dissolved 2016
sharks-fc.com

Sharks FC tsohuwar ƙungiyar kwallon kafa ce a Najeriya dake garin Fatakwal a jihar Rivers. Sun taka leda a babban rukuni a wasan ƙwallon ƙafa na Najeriya, a gasar Firimiya ta Najeriya. Filin wasan gidansu shine filin wasa na Sharks ko da yake sun buga wasu manyan wasanninsu a filin wasa na Liberation. A cikin shekarar 2016, kulob ɗin ya haɗe a hukumance tare da abokan hamayyar Dolphins FC kuma ƙungiyoyin biyu sun zama gama gari da ake kira Rivers United FC.


From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne