Tanko Muhammad

Tanko Muhammad
Shugaban Alkalan Alkalai na Najeriya

25 ga Janairu, 2019 - 27 ga Yuni, 2022
Walter Samuel Nkanu Onnoghen - Olukayode Ariwoola
Rayuwa
Haihuwa Jihar Bauchi, 31 Disamba 1953 (71 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a mai shari'a
littafi mai maganar doka

Ibrahim Tanko Muhammad CFR ( an haife shi a ranar 31 ga watan Disamban 1953) masani ne a Najeriya, Jastis na Kotun Koli na Najeriya da kuma tabbatacce ne Cif Jojin Najeriya . Shine babban jojin kotun koli (kotun Allah ya isa) tun daga shekarar 2006-2022. Kuma ya riƙe muƙamin shugaban alƙalan kotun Najeriya, a ranar 27 ga watan Yuni shekarar 2022 yayi murabus daga muƙamin sa shugaban alƙalan Najeriya, saboda rashin lafiya da yayi fama da ita[1][2][3][4]

  1. Nda-Isaiah, Jonathan (27 June 2022). "BREAKING: President Buhari Swears In Justice Ariwoola As Acting CJN". Retrieved 28 June 2022.
  2. "Justice Tanko Muhammad Resigns As CJN". Channels Television. Retrieved 27 June 2022.
  3. "Chief Justice of the Supreme Court of Nigeria".
  4. "The Nation Newspaper - Latest Nigeria news update". 7 October 2021. Retrieved 27 June 20

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne