![]() | |||
---|---|---|---|
25 ga Janairu, 2019 - 27 ga Yuni, 2022 ← Walter Samuel Nkanu Onnoghen - Olukayode Ariwoola → | |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Jihar Bauchi, 31 Disamba 1953 (71 shekaru) | ||
ƙasa | Najeriya | ||
Sana'a | |||
Sana'a | mai shari'a |
Ibrahim Tanko Muhammad CFR ( an haife shi a ranar 31 ga watan Disamban 1953) masani ne a Najeriya, Jastis na Kotun Koli na Najeriya da kuma tabbatacce ne Cif Jojin Najeriya . Shine babban jojin kotun koli (kotun Allah ya isa) tun daga shekarar 2006-2022. Kuma ya riƙe muƙamin shugaban alƙalan kotun Najeriya, a ranar 27 ga watan Yuni shekarar 2022 yayi murabus daga muƙamin sa shugaban alƙalan Najeriya, saboda rashin lafiya da yayi fama da ita[1][2][3][4]