Tunde Bakare

Tunde Bakare
Rayuwa
Haihuwa Abeokuta, 11 Nuwamba, 1954 (70 shekaru)
ƙasa Najeriya
Mazauni Lagos,
Harshen uwa Yarbanci
Ƴan uwa
Mahaifiya Abigail
Karatu
Makaranta Jami'ar jahar Lagos
Indiana Christian University (en) Fassara
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a televangelist (en) Fassara, Lauya, Malami da gwagwarmaya
tundebakare.com

Tunde Bakare limamin Coci ne.[1] An sanar cewa an kama shi ne a watan Maris na shekarar 2002 bayan da ya yi wa’azin sukar shugaban kasa na lokacin Olusegun Obasanjo.[2] Ya kasance abokin takarar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a takarar shugaban kasar Najeriya na shekarar 2011 . Ya taba zama Fasto a Cocin Deeper Life Bible kafin ya tafi ya shiga Cocin Redeemed Christian Church of God wanda ba da jimawa ba ya tafi ya kafa nasa.

Jaridar The Guardian ta bayyana Bakare a matsayin daya daga cikin fastoci masu fada aji a siyasancin a Najeriya.[3]

  1. "New religious movements in the twenty-first century. Routledge. 2004. p. 174.
  2. "Nigeria's 'prophet of doom' detained". The Independent (South Africa). 3 March 2002. Retrieved 26 April 2009.
  3. "Ruth Maclean and Eromo Egbejule (13 February 2019). "Gospel glamour: how Nigeria's pastors wield political power". The Guardian. Retrieved 9 September 2019.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne