Tunde Bakare | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Abeokuta, 11 Nuwamba, 1954 (70 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Mazauni | Lagos, |
Harshen uwa | Yarbanci |
Ƴan uwa | |
Mahaifiya | Abigail |
Karatu | |
Makaranta |
Jami'ar jahar Lagos Indiana Christian University (en) |
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | televangelist (en) , Lauya, Malami da gwagwarmaya |
tundebakare.com |
Tunde Bakare limamin Coci ne.[1] An sanar cewa an kama shi ne a watan Maris na shekarar 2002 bayan da ya yi wa’azin sukar shugaban kasa na lokacin Olusegun Obasanjo.[2] Ya kasance abokin takarar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a takarar shugaban kasar Najeriya na shekarar 2011 . Ya taba zama Fasto a Cocin Deeper Life Bible kafin ya tafi ya shiga Cocin Redeemed Christian Church of God wanda ba da jimawa ba ya tafi ya kafa nasa.
Jaridar The Guardian ta bayyana Bakare a matsayin daya daga cikin fastoci masu fada aji a siyasancin a Najeriya.[3]