Usman Sarki | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | 1920 |
Mutuwa | 1984 |
Sana'a |
Usman Sarki dan Malam Saidu MP, CFR (An haife shi a shekara ta alib 1920 - Ya rasu a shekara ta alib 1984) shi ne Ministan Cikin Gida na tarayya daga shekara ta alib 1959 zuwa shekara ta alib 1962 bayan ya gaji J. M. Johnson kuma ya yi aiki a matsayin Etsu Nupe na 10 daga shekara ta alib 1962 zuwa shekara ta alib 1969 bayan ya gaji Etsu Nupe Muhammadu Ndayako na 9. Dan uwan sa ne ya gaje shi a matsayin Etsu Nupe Musa Bello na 11.